Labarai

Labarai

Sarkin Zazzau ya yi bankwana da Kwamishinan ’Yan Sandan Kaduna

Maitaimakin Sufeto-Janar na ’Yan Sandan Najeriya, Yemini Ayoku, ya kai ziyarar bankwana ga Sarkin Zazzau, Malam Ahmed Nuhu Bamalli

Babu mahalukin da ya isa ya hana a rantsar da Tinubu – David Umahi

Ya ce Allah ne kawai zai iya hanawa a rantsar da Tinubu

Jami’ar Tarayya da ke Kashere Ta Rantsar Da bbin Dalibai 3,849

Jami’ar Tarayya da ke Kashere a Jihar Gombe ta rantsar da sabbin dalibai 3,849 a zangon karatu na shekarar 2022/2023. Shugaban Jami’ar, Fa

Za mu ci gaba da ragargazar ’yan ta’adda —Babban Hafsan Sojojin Kasa

Ya bayyana haka ne yayin bikin Ista a Maiduguri

Buhari zai bar Najeriya fiye da yadda ya same ta —Fadar Shugaban Kasa

Ya ce Najeriya ta inganta a karkashin buhari fiye da a 2015