Labarai

Labarai

Gwamnatin Kano ta musanta dakatar da harkokin tafiyar da mulki

Gwamnatin ta ce za ta fitar da sabuwar sanarwa a nan gaba.

Mun kama mutane 41 a ‘gidan yanan kai’ a Binuwai —’Yan sanda

Daga cikin mutanen da aka samu a gidan har da masu yanka mutane. Yanzu haka waɗanda ake zargi suna tsare ana yi musu tambayoyi

A Yi Amfani Da Halayen Sardauna Wajen Magance Matsalolin Arewa —Kungiyar Inganta Cigaban Arewa

Kungiyar Inganta Cigaban Arewa da aka fi sani da suna Rebuild Arewa Initiatibe 4 Debelopment (RAID), ta yi kira ga masu rike da madafun iko da sarakun

An kai hari shingen binciken ’yan sanda da kashe jami’ai 2

A yayin musayar wutar, motar ’yan sandan ta ƙone ƙurmus, yayin da jami’an biyu suka samu munanan raunukan harbin bindiga.

Mutfwang ya yi ta’aziyyar rasuwar malamin da ceci Kiristoci a rikicin Filato

Gwamnan ya bayyana rasuwar malamin a matsayin babban rashi ga jihar baki ɗaya.