Labarai

Labarai

Harin bam ya kashe mutum 4 a kasuwa a Pakistan

An kai harin ne kan motar wani babban dan sanda

‘Yan sanda sun kashe mai garkuwa da mutane yana kokarin karbar kudin fansa

An kashe su ne lokacin da suke kokarin karbar kudin fansa

Boko Haram ta kashe mutum 10 a yankin da ISWAP ta mamaye a Borno

Mazauna yankin na bayar da hadin kai galibi ga mayakan ISWAP da suka yi matsugunni a yankin.

Ramadan: Yobe ta Ware N103m Don Ciyarwa da Wa’azi

Gwamnatin Yobe ta ware Naira miliyan 103 domin ciyar da marasa galihu da kuma kula da malamai masu wa’azi a Ramadan

An sako tsohon Mataimakin Gwamnan Nasarawa da aka yi garkuwa da shi

’Yan bindigar sun sako shi ne kafin wayewar garin Litinin bayan karbar kudin fansa