Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun kashe ’yan gudun hijira 34 a Binuwai

Maharan sun kashe wata mai juna biyu da danta, sun jikkata wasu mutum sama 40

Masarautar Kano ta kara nada sabbin hakimai

Sarkin Kano Aminu Ado Bayero ya daga darajar wasu hakiman masarautar

Muna kokarin ceto yara da matan da aka sace a Zamfara —’Yan sanda

’Yan sanda a Zamfara su ce sun baza komarsu domin ceto kananan yara da mata da ’yan bindiga suka yi garkuwa da su a Karamar Hukumar Tsafe ta jihar

Kwamitin Abba Gida-gida ya gargadi kananan hukumomi kan almubazzaranci

Shugaban Kwamitin, Abdullahi Baffa Bichi ya ce gargadin yana da muhimmanci saboda sabuwar gwamnatin ba za ta lamunci yin almubazzaranci da dukiyoyin a

An yi garkuwa da tsohon mataimakin gwamnan Nasarawa

’Yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon mataimakin gwamnan jihar Nasarawa, Farfesa Onje Gye-Wado.