Gobara: Ya kamata gwamnati ta tallafa wa ’yan Kasuwar Borno —Majalisa
Majalisar Wakilai ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta tallafa wa ’yan kasuwar da suka yi asara a gobarar Kasuwar Monday da ta Gamboru a Jihar Borno
Labarai
Majalisar Wakilai ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta tallafa wa ’yan kasuwar da suka yi asara a gobarar Kasuwar Monday da ta Gamboru a Jihar Borno
Matawalle, wanda ya nemi tazarce a jam’iyyar APC, ya sha kaye a hannun Dauda Lawal na jam’iyyar adawa ta PDP
Mutane da dama sun rasu a wani sabon rikici tsakanin Fulani makiyaya da ’yan kabilar Kuteps a Karamar Hukumar Ussa ta Jihar Taraba.
Gwamnatin Kano ta mallaka wa kamfanin jaridar Triumph shaguna 64 a sabuwar Kasuwar Canjin Kudi ta Zamani da ta gina a harabar kamfanin.
Wata tankar dakon ruwa ta take wasu kananan yara mata biyu har lahira a unguwar Kwarkota da ke yankin Dutsen-Kura Gwari a Minna, Jihar Neja