Labarai

Labarai

Gobara: Ya kamata gwamnati ta tallafa wa ’yan Kasuwar Borno —Majalisa

Majalisar Wakilai ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta tallafa wa ’yan kasuwar da suka yi asara a gobarar Kasuwar Monday da ta Gamboru a Jihar Borno

Zamfara: Matawalle ya kafa kwamitin mika mulki ga sabuwar gwamnati

Matawalle, wanda ya nemi tazarce a jam’iyyar APC, ya sha kaye a hannun Dauda Lawal na jam’iyyar adawa ta PDP

Rikicin Fulani da Kutep ya lakume rayuka da dama a Taraba

Mutane da dama sun rasu a wani sabon rikici tsakanin Fulani makiyaya da ’yan kabilar Kuteps a Karamar Hukumar Ussa ta Jihar Taraba. 

Gwamnatin Kano ta ba wa Kamfanin Triumph shaguna 64 a Kasuwar Canjin Kudi

Gwamnatin Kano ta mallaka wa kamfanin jaridar Triumph shaguna 64 a sabuwar Kasuwar Canjin Kudi ta Zamani da ta gina a harabar kamfanin.

Tankar ruwa ta take wasu kananan yara har lahira a Neja

Wata tankar dakon ruwa ta take wasu kananan yara mata biyu har lahira a unguwar Kwarkota da ke yankin Dutsen-Kura Gwari a Minna, Jihar Neja