Labarai

Labarai

Tankar ruwa ta take wasu kananan yara har lahira a Neja

Wata tankar dakon ruwa ta take wasu kananan yara mata biyu har lahira a unguwar Kwarkota da ke yankin Dutsen-Kura Gwari a Minna, Jihar Neja

Yadda sojoji suka ragargaji ISWAP da Boko Haram A Borno

Dakarun Najeriya na Operation Hadin Kai sun dakile hare-hare uku na kungiyoyin ISWAP da Boko Haram a Arewa maso Gabashin Jihar Borno

’Yan bindiga sun kashe mutum 3 a Legas

Maharan sun kashe mutanen uku sannan suka tsere.

’Yan bindiga sun kashe ’yan sanda 3 sun kwashe makamansu

’Yan sanda uku sun rasu a wani harin kwanon bauna da ’yan bindiga suka kai musu a garin Agor da ke kan hanar Agarra-Auchi a Jihar Edo.

Azumi: Gwamnatin Kano ta bai wa dalibai hutun sati 3

Gwamnatin ta bai wa daliban hutun ne saboda watan Ramadan.