Labarai

Labarai

HOTUNA: Jama’a sun koka kan yadda gwamnati ke rusau a Abuja

Hukumar Tsara Birnin Tarayya (FCTA), ta lashi takobin daidaita Abuja.

Wata mata ta shiga hannu kan satar tumatir a kasuwa

Jami’an tsaro sun ce matar ta amsa laifinta.

Mahara sun kashe mutum 46 a Binuwai

’Yan bindiga sun kashe akalla mutum 46, ciki har iyalan Shugaban Karamar Hukumar Otukpo na Jihar Binuwai

’Yan bindiga sun sace basarake a Filato

Wasu mahara sun yi awon gaba da hakimin al’ummar Chip da ke Jihar Filato, Sunday Dajep, da karfin bindiga.

Canjin kudi ya goge duk alheran mulkin Buhari – Soyinka

Ya ce Shugaban ya bata rawarsa da tsalle a karshen mulkinsa