Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun sace basarake a Filato

Wasu mahara sun yi awon gaba da hakimin al’ummar Chip da ke Jihar Filato, Sunday Dajep, da karfin bindiga.

Canjin kudi ya goge duk alheran mulkin Buhari – Soyinka

Ya ce Shugaban ya bata rawarsa da tsalle a karshen mulkinsa

Mun karbo bashin $800m don rage radadin tallafin man da za mu cire – Gwamnati

Ta ce za a cire tallafin ne a watan Yuni mai zuwa

Matasa sun zane basarake, sun kone fadarsa a Taraba

Yanzu haka basaraken na can kwance a asibiti

Mahara sun kashe mutum 10 sun kona gidaje 50 a Kogi

’Yan bindiga sun hallaka mutum 10 tare da kona gidaje sama da 50 a yankin Aloko-Oganenigwu da ke Karamar Hukumar Dekina ta Jihar Kogi.