Mahara sun kashe mutum 10 sun kona gidaje 50 a Kogi
’Yan bindiga sun hallaka mutum 10 tare da kona gidaje sama da 50 a yankin Aloko-Oganenigwu da ke Karamar Hukumar Dekina ta Jihar Kogi.
Labarai
’Yan bindiga sun hallaka mutum 10 tare da kona gidaje sama da 50 a yankin Aloko-Oganenigwu da ke Karamar Hukumar Dekina ta Jihar Kogi.
Fargabar tana hana musu shiga cikin dazuka ballantana su noma gonakinsu
Shi da abokansa suka sace babur din bayan mai shi ya faka a kofar gida
Wata gobara da ba a san musabbabinta ba ta yi ajalin wani magidanci tare da matarsa da ’yar rikonsu a Kafanchan, Jihar Kaduna
Motar ta kone wasu fasinjoji uku mata kurmus.