Labarai

Labarai

Kwastam ta kama kayan miliyan 23.1 a Kebbi

Hukumar ta ce za ta ci gaba da yaki da masu yin fasa kwauri a jihar

NEMA ta karbi ‘yan Najeriya 144 da suka makale a Nijar

Da yawan wadanda aka dawo da su na kan hanyarsu ta zuwa kasashen Turai

Gwamnatin Kaduna ta sassauta dokar hana fita a wasu yankunan Jihar

An sassauta dokar hana fitar ce a yankunan bayan rahoton jami’an tsaro

‘Yan sanda sun rufe harabar Majalisar Dokokin Filato

‘Yan sanda sun rufe daukacin duk wata hanyar shiga harabar majalisar dokokin jihar.

’Yan bindiga sun kashe Fasto a Kogi

Fasto din ya mutu ya bar mata daya da yaro daya.