Labarai

Labarai

An tsare ‘yan sandan da suka yi sanadin mutuwar matashi a Filato

Tuni aka tsare jami’an ‘yan sandan biyar da ake zargi a sashen binciken manyan laifuka na SCID.

Kani ya kashe yayansa saboda kayan sawa a Kano

Wannan magana da ya yi masa ta fusata shi don haka kawai ya lalubo almakashi ya burma masa a kirji.

Mutum uku sun rasu a hatsarin mota a hanyar gidan gwamnatin Kano

Nan take mutum uku sun mutu, wasu kuma sun jikkata

Gwamnatin Najeriya na zargin Peter Obi da cin amanar kasa

Gwamnatin ta ce Obi ba dan Dimokuradiyyar da yake ikirari ba ne

Kotu ta yanke wa mutum 2 hukuncin rataya a Kano

Kotun ta same su ne da laifin kisan kai