Labarai

Labarai

Bayan sace ’yan mata 2 a jami’a, an fara gadin dakunan kwanan dalibai a Zamfara

‘Yan bindida ne dai ake zargin sun sace daliban ranar Lahadin da ta gabata

Najeriya ta fara neman kai da danyen manta a kasuwar duniya

Hakan na faruwa ne sakamakon rashin tabbas a kasuwar duniya

Ganduje ya nada Farfesa Jega Uban Jami’ar Sa’adatu Rimi

Farfesa Jega ya shugabanci Jami’ar Bayero Kano tsawon shekaru biyar.

Hukumar Kwastam ta nada sabon Kakaki

Yana da digiri na uku a harkar jarida.

Kotu ta aike da mawaki Portable gidan gyaran hali

Zai ci gaba da zama a tsare har sai ya cika sharudan belin nasa