Labarai

Labarai

Sojoji sun dakile harin ISWAP a Borno

Daya daga cikin jami’an sa-kai na Civilian JTF ya jikkata.

’Yan bindiga sun kashe mutum 15 a kauyen Taraba

’Yan bindigar sun shigo kauyen ne daga kogon su da ke saman wani dutse.

Gobara ta lakume rayuka biyu da gidaje 500 a Borno

An ba da umarnin gano musabbabin afkuwar gobarar tare da tabbatar da irin barnar da ta yi.

An kama mutumin da ya yi barazanar gayyatar ’yan awaren IPOB zuwa Legas

An nemi kama shi a fadarsa, amma sai ya tsere zuwa wani otal.

Jami’ar Gombe ta daga likafar malamai 10 zuwa matsayin Farfesa

An bai wa wasu 13 masu digirin digirgir mukamin daf da Farfesa wato Readers.