Labarai

Labarai

Zagon kasa: APC ta dakatar da Sanata mai ci da wasu mutum 56 a Gombe

Jam’iyyar ta zarge su da yi mata zagon kasa a zabukan da suka gabata

Zulum zai gina kauyuka 3 don tsugunar da ’yan gudun hijira 20,000 a Borno 

Mutanen na cikin wadanda suka dawo daga makwabtan kasashe

NDLEA ta kama wasu mata 2 da tabar wiwi a Katsina

Daya daga cikin matan ta ce umarnin mijinta ta ke bi.

NLC ta dakatar da fara yajin aiki kan karancin kudi

Kungiyar ta dage shirin nata bayan umarnin CBN na wadata bankuna da takardun kudi.

An kwaso ’yan Najeriya 151 da ke gararamba a Libya

Wannan shi ne ayarin farko da aka kwaso a bana