Labarai

Labarai

Sojoji sun kashe ’yan ta’addan ISWAP 10 a kusa da garin Buratai

Mayakan sun kai hari ne, amma sojoji suka dakile su

Kwamandan ISWAP ya kashe mataimakinsa saboda harin da sojoji suka kai musu

A harin dai sojoji sun kashe matakan ISWAP 41

Mukan tara miliyan a kowanne wata – Jami’in LASTMA na bogi

Ya ce a kullum sukan iya tara N35,000

An kama mai gadi kan yi wa ’yar makwabcinsa fyade a Abuja

Yanzu haka yarinyar tana asibiti ana duba lafiyarta

Akwai maganin ciwon ido na jabu a kasuwannin Najeriya – NAFDAC

NAFDAC ta ce magungunan na da matuƙar illa ga idanu