Agbu Kefas na PDP ya lashe zaben Gwamna Taraba
Agbu Kefas ya lashe zaben gwamna a karkashin tutar jamiyyar PDP a Jahar Taraba
Labarai
Agbu Kefas ya lashe zaben gwamna a karkashin tutar jamiyyar PDP a Jahar Taraba
Gwamnatin ta ce ta dage dokar ne bayan ta yi nazari da kuma yadda aka samu wanzuwar kwanciyar hankali
Dakarun sojin Najeriya sun hallaka, Umaru Nagona, daya daga cikin jagororin ’yan ta’adda da ya addabi yankin Arewa maso Yammacin Najeriya.
Gwamnan Jihar Nasarawa Abdullahi Sule, ya yi nasarar komawa kan kujerarsa bayan zaben da aka kammala ranar Asabar.
Wasu da ake zargi ’yan daba ne sun banka wa gidan fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarada, wuta a Kano.