Labarai

Labarai

Agbu Kefas na PDP ya lashe zaben Gwamna Taraba 

Agbu Kefas ya lashe zaben gwamna a karkashin tutar jamiyyar PDP a Jahar Taraba

Gwamnatin Kano ta janye dokar hana fita

Gwamnatin ta ce ta dage dokar ne bayan ta yi nazari da kuma yadda aka samu wanzuwar kwanciyar hankali

Sojoji sun kashe hatsabinin dan ta’adda Umaru Nagona

Dakarun sojin Najeriya sun hallaka, Umaru Nagona, daya daga cikin jagororin ’yan ta’adda da ya addabi yankin Arewa maso Yammacin Najeriya.

Gwamnan Nasarawa AA Sule ya yi tazarce

Gwamnan Jihar Nasarawa Abdullahi Sule, ya yi nasarar komawa kan kujerarsa bayan zaben da aka kammala ranar Asabar.

An kona gidan mawakin siyasa Rarara a Kano

Wasu da ake zargi ’yan daba ne sun banka wa gidan fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarada, wuta a Kano.