Labarai

Labarai

Gwamnatin Kano ta sanya dokar hana fita

Gwamnatin Kano ta ce sanya dokar hana fitar ta zama dole, saboda dalilan tsaro

Zaben gwamnan Kebbi bai kammala ba —INEC

tazarar kuri’un da ke tsakanin manyan ‘yan takarar zaben 45,278 bai kai kuri’un da aka soke ba

Sanata Lado ya zargi APC da tada rikici a Katsina

Ɗan takarar gwamnan jihar Katsina na jam’iyyar PDP, Sanata Yakubu Lado Ɗanmarke ya zargi jam’iyyar APC mai mulki da tada rikici a mazaɓarsa. Sanata La

Gobara ta tashi a Kasuwar Gamboru da ke Maiduguri

Kasuwar Gamboru ita ce kasuwa ta biyu mafi girma a Maiduguri, bayan Kasuwar Monday, wadda ta yi gobara, mako uku da suka gabata.

Sojoji sun dakile harin ISWAP kan masu zabe a Borno

Sojoijn Najeriya sun dakile wani hari da mayakan kungiyar ISWAP suka kai wa masu zabe a garin Damboa da ke Jihar Borno.