Labarai

Labarai

’Yan daba sun kashe mutum, sun jikkata wasu a wurin zabe

An harbe mutum daya har lahira, wasu da dama kuma sun jikkata a lokacin da bata-garin suka yi dirar mikiya a wuraren zabe

Gobara ta tashi a Kasuwar Biu ana tsaka da zabe

Gobara ta tashi a Babbar Kasuwar Biu da ke Jihar Borno ana tsaka da zaben gwamnoni da ’yan majalisar dokokin jiha.

An yi garkuwa da dan takarar mataimakin gwamna

’Yan sace dan takarar mataimakin Gwamnan Jihar Kuros Riba a Jam’iyyar YPP a jajibirin ranar zabe.

Yadda sojoji suka gudanar da Musabakar Al-Kur’ani a Borno

Sojoji sun karrama gwaron musabakar da kyautar kujerar Umrah

Ashe amaryar da ake cewa ta yi kankanta bazawara ce?

Amarya Sakina dai bazawara ce, kuma tun kafin aurenta na fari ta shiga Jami’ar Jihar Bauchi da ke Gadau