Labarai

Labarai

An kori lakcarori 4 kan lalata da dalibai da wasu laifuka

An kori wasu manyan lakcarori hudu kan yin lalata da dalibai sauran laifuka a Kwalejin Kimiyya da Kere-kere ta Jihar Kogi

An kashe mutum 4 a rikicin jami’an tsaro da ’yan Shi’a a Kaduna

Jami’an tsaron sun bude wuta ne bayan wasu mabiya Shi’a sun fara jifar ayarin Gwamna Nasir El-Rufai

Gwamnatin Jigawa ta ware N22bn don aikin tituna

Gwamnatin jihar ta ware kudin ne don sabunta tare da gyara wasu titunan jihar.

’Yan sanda sun cafke mutum 6 kan laifukan zabe a Benuwai

Rundunar ta ce ba za ta ragawa masu shirin tada yamutsi a zaben da ke tafe a jihar ba.

Zabe: Gwamnan Osun ya ayyana Juma’a a matsayin hutu

Gwamnan ya bai wa ma’aikatan gwamnatin jihar hutun don shirin zaben ranar Asabar.