Labarai

Labarai

Za mu kama duk wanda ya dauki makami ranar zabe a Kano —’Yan sanda

Ya bayyana hakan ne a Jihar Kano, a ci gaba da shirye-shirye da rundunar ke yi na tabbatar da tsaro da kare rayukan al’umma da kuma dukiyoyinsu.

Sai Buhari ya yi magana za mu karbi tsohon kudi —’Yan kasuwa

Duk da umarnin CBN, ’yan kasuwa sun ce sai sun ji daga bakin Shugaba Buhari kafin su fara karbar tsoffin kudin

Alakar sauya Kwamishinan ’yan sanda sau 5 a Kano da zabe

Sau biyar cikin dan kankanin lokaci Rundunar ’Yan Sandan Najeriya ta nada tare da sauya Kwamishinan ’Yan Sanda da ta tura Jihar Kano.

Ramadan 1444: Yadda za a yi Sallar Tarawih a Massallacin Harami

Sheikh Shuraim ya yi bankwana da limanci a Masallacin Harami a yayin da ake shirin fara azumin Watan Ramadan

An ba ’yan sandan Gombe motocin sulke saboda shirye-shirye zaben Gwamna

Rununar ‘Yan Sanda ta kasa ce ta bayar da kayayyakin