Labarai

Labarai

Malamin Islamiyya ya yi wa dalibansa 4 ’yan gida daya fyade a Gombe

Wasu mutum huku da suka yi wa yara ’yan gida daya fyade a Jihar Gombe, su ma sun shiga hannu

Na’ibin Limamin Masallacin Sultan Bello da ke Kaduna ya rasu

Alaramma Ibrahim Isa wanda ya dade a matsayin Na’ibin Masallacin Sultan Bello da ke Kaduna ya rasu ne a safiyar ranar Laraba a asibiti

Gobara ta kone ATM 6 na Bankin Zenith a Kano

Gobarar ta kone injinan ATM guda uku kurmus, wasu uku kuma sun dan ci wuta

Imo: Kotu ta daure tsohon Kwamishinan Okorocha shekara 3

Kotun ta sami tsohon Kwamishinan na Sufuri da laifin karkatar da N180m

’Yan sanda sun kama uwa da danta kan kashe kanin mijinta saboda kudin toshi

Ana zargin matar da hada baki da dan nata wajen aikata aika-aikar