Labarai

Labarai

Kamfanin Meta mamallakin Facebook ya sake korar ma’aikata 10,000

Kamfanin ya ce daukar matakin ya zama dole, saboda matsin tattalin arziki

Za a gina wa ’yan Kogi 10,000 gidaje saboda ambaliyar ruwa

Za a gina gidajen ne saboda ceto rayukan mazauna yankunan

‘Kusan sau miliyan 13 aka yi yunkurin yi wa Najeriya kutse yayin zaben Shugaban Kasa’

Minsitan Sadarwa Isa Ali Pantami ne ya sanar da hakan

An baza ’yan sanda 18,748 saboda zaben Kano

An gargadi iyaye da kar su bari a ribaci ’ya’yansu a matsayin karnukan siyasa.

Zargin kisa: ’Yan Sanda sun sa ladar N1m kan dan Majalisar Tarayya daga Bauchi

’Yan sanda sun yi alkawarin kyautar Naira miliyan daya ga duk wanda ya kawo dan majaisar, wanda ya shiga buya.