Labarai

Labarai

Mun shawo kan matsalolin da muka fuskanta a zaben Shugaban Kasa – INEC

INEC ta kuma ce ranar Talata za ta kammala dora sakamakon zaben Shugaban Kasa a shafinta

’Yan bindiga sun kashe mutum 17 a Kudancin Kaduna

Akasarin wadanda ‘yan bindigar suka kashe mata ne da kananan yara.

Buhari ya taya Shugaban China Xi Jinping murnar lashe zabe

Buhari ya yi amanna cewa makomar kawancen Najeriya da China za ta ci gaba da bunkasa.

Gobara ta tashi a Kasuwar Singer ta Kano

Shaidu sun bayyana cewa gobarar ta tashi ne a cikin tsakar dare kuma har zuwa wayewar garin Litinin ba a gana shawo kan wutar ba.

Zulum ya kai wa iyalan masuntan da ISWAP ta kashe tallafi

Gwamnati za ta ci gaba da bayar da taimako ga iyalan wadanda abin ya shafa.