Mun shawo kan matsalolin da muka fuskanta a zaben Shugaban Kasa – INEC
INEC ta kuma ce ranar Talata za ta kammala dora sakamakon zaben Shugaban Kasa a shafinta
Labarai
INEC ta kuma ce ranar Talata za ta kammala dora sakamakon zaben Shugaban Kasa a shafinta
Akasarin wadanda ‘yan bindigar suka kashe mata ne da kananan yara.
Buhari ya yi amanna cewa makomar kawancen Najeriya da China za ta ci gaba da bunkasa.
Shaidu sun bayyana cewa gobarar ta tashi ne a cikin tsakar dare kuma har zuwa wayewar garin Litinin ba a gana shawo kan wutar ba.
Gwamnati za ta ci gaba da bayar da taimako ga iyalan wadanda abin ya shafa.