Labarai

Labarai

Tubabbun mayakan Boko Haram 443 sun mika wuya a Borno

Tubabbun mayakan sun mika wuya ne tare da iyalansu

An tsinci gawar mutum 10 bayan harin ’yan bindiga a Kudancin Kaduna

An kai harin ne a Karamar Hukumar Zangon Kataf

Mutum 2 sun yi wa kurma mai shekara 15 fyade a Nasarawa

Tuni ‘yan sanda suka kama mutanen

Amurka ta kaddamar da rundunar yaki da ta’addanci a Afirka

An tsara yadda za a horas da sojojin na Afirka a fagen dabarun yaki.

Gwamnatin Kaduna za ta rabar da shagunan Kasuwar Barci

Masu neman abinci a kasuwar sun koka a kan rashin kammala shagunan da ake shirin raba masu.