Labarai

Labarai

An maka dan takarar gwamnan PDP na Katsina a Kotu kan kudin zabe

Jam’iyyar PDP na da tsagi biyu a jihar; wanda kowane ke ikirarin shugabancinta.

An gurfanar da matasa 2 kan yi wa mai cikin wata 8 fyade a Abuja

Matasan sun sace matar tare da yi mata fyade duk da cikin wata takwas da ta ke dauke da shi.

An haramta zuwa da kare wajen zabe

Rundunar ta ce zuwa wurin zabe da karnuka ya saba wa dokar zabe ta 2022.

Shekarau ya ki karbar takardar shaidar cin zaben Sanata

Tsohon gwamnan na Kano ya bayyana cewar ba ya bukatar kujerar.

Ganduje ya yi wa fursunoni 12 afuwa kwanaki uku kafin zabe

NNPP na zargin Ganduje zai yi amfani da ’yantattun fursunoni wajen hargitsa zaben gwamna a Kano.