Labarai

Labarai

Kanawa 10 ’yan uwan juna sun mutu a hatsarin mota a Kaduna

Sun rasu yayin da suke dawowa daga daurin aure a Kano.

Soja ya harbe abokin aikinsa, ya kashe kansa a Sakkwato 

An fara bincike don gano hakikanin abin da ya faru tsakanin sojojin biyu da suka mutu.

Dauda Dare ne dan takarar gwamnan PDP a Zamfara —Kotun Koli

Hukuncin kotun na zuwa ne kwana hudu kafin zaben gwamnonin jihohi.

ISWAP ta kashe ’yan Boko Haram 200 a Borno

ISWAP ta kai hari kan daruruwan ’yan Boko Haram da iyalansu a kauyen Choliye a lokacin da suke tsere wa hare-hare ISWAP

Kotu ta aike da matasan da suka kone ofishin INEC kurkuku

Ana zargin matasan da kone ofishin INEC a lokacin zaben shugaban kasa a Karamar Hukumar Takai