’Yan bindiga sun kashe DPO a Zamfara
Wasu ’yan bindiga sun harbe DPO na garin Maru a Karamar Hukumar Maru ta Jihar Zamfara, SP Kazeem Raheem.
Labarai
Wasu ’yan bindiga sun harbe DPO na garin Maru a Karamar Hukumar Maru ta Jihar Zamfara, SP Kazeem Raheem.
Wasu ’yan bindiga sun harbe mai unguwar Maigari a Karamar Hukumar Rimin Gado ta Jihar Kano, Alhaji Dahiru Abba a gidansa.
Gwamnatin Yobe ta tsawaita lokacin aikin masu sana’ar haya da Keke NAPEP zuwa karfe 8 na dare
Abdullahi Sani Abacha ya rasu yana tsakar barci.
A ranar Alhamis barayin suka je gidan sarkin da nufin sace shi, amma ba su samu sa’a ba.