Labarai

Labarai

Buhari zai yi balaguro zuwa Qatar

Buhari zai wuce birnin Doha kai tsaye daga Jihar Katsina.

Sojoji sun kwato mutum 14 da aka yi gurkuwa da su a Kaduna

Sojoji sun kashe wani dan bindiga sannan suka ceto mutum 14 da aka yi garkuwa da su a Jihar Kaduna.

Jami’an tsaro sun dakile harin da aka kai banki a Taraba

saura kiris matasa su hallaka wata mata kan zargin mutuwar alamjirai bayan sun ci abincin da ta ba su sadaka

Canjin Kudi: APC ta nemi Emefiele da Malami su yi murabus

Mataimakin Shugaban APC na Yankin Arewa maso Yamma, ya nemi su ajiye mukamansu saboda rudin da suka yi wa Shugaba Muhammadu Buhari .

Gobarar bututun mai ta kashe mutum 10 a Ribas

Mutanen da suka mutu, lamarin ya rutsa da su ne lokacin da suke kokarin satar mai.