Labarai

Labarai

An tsinci gawar wata mata da danta a daki a Kano

Matar ta shafe kwana uku da rasuwa kafin makwabtanta sun gano.

’Yan sanda sun kashe ‘yan ta’adda 2, sun kwato makamai a Katsina

An dakike harin ne yayin da maharan ke shirin yi wa kauyen tsinke.

Nan gaba kadan za a gurfanar da Aliyu Madaki a kotu

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta bayyana cewa cikin kankanin lokaci za ta gurfanar da zababben Dan Majalisar Tarayyar a gaban kotu

Shaguna 13,000 gobara ta kone a kasuwar ‘Monday Market’ —Zulum

Gwamnan ya ce akalla mutum 20,000 ne gobarar ta shafa a jihar.

Yadda gobara ta lakume shugana a Kasuwar Gamzaki a Adamawa

Gobarar ta tashi ne da sanyin safiyar ranar Alhamis.