Mai damfarar Kanawa da sunan hukamar kidaya ya shiga hannu
Hukumar Kidaya ta Kasa (NPC) ta kama wani mai yi mata sojan gona yana damfarar mutane a Karamar Hukumar Wudil ta Jihar Kano.
Labarai
Hukumar Kidaya ta Kasa (NPC) ta kama wani mai yi mata sojan gona yana damfarar mutane a Karamar Hukumar Wudil ta Jihar Kano.
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano tana ci gaba da tsare zababben dan Majalisar Tarayya mai wakiltar mazabar Dala ta a Jam’iyyar NNPP, Aliyu Madaki.
Aisha ta ce hangen nesan, iya siyasa da kyakkyawan aniyar Tinubu ga Najeriya za su kai kasar ga nasara
’Yan bindiga sun harbe wani tsoho mai shekara 52 har lahira a lokacin da yake tsaka da aiki a gonarsa a Jihar Neja.
Ana zargin A.A Zaura da zambatar wani dan kasar Kuwait dala 1,320,000.