Labarai

Labarai

Mai damfarar Kanawa da sunan hukamar kidaya ya shiga hannu

Hukumar Kidaya ta Kasa (NPC) ta kama wani mai yi mata sojan gona yana damfarar mutane a Karamar Hukumar Wudil ta Jihar Kano.

’Yan sanda na ci gaba da tsare Ali Madaki kan daukar bindiga a yakin neman zabe

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano tana ci gaba da tsare zababben dan Majalisar Tarayya mai wakiltar mazabar Dala ta a Jam’iyyar NNPP, Aliyu Madaki.

Na tabbata Tinubu zai kai Najeriya tudun-mun-tsira —Aisha Buhari

Aisha ta ce hangen nesan, iya siyasa da kyakkyawan aniyar Tinubu ga Najeriya za su kai kasar ga nasara

’Yan bindiga sun bi wani tsoho gona sun kashe shi

’Yan bindiga sun harbe wani tsoho mai shekara 52 har lahira a lokacin da yake tsaka da aiki a gonarsa a Jihar Neja.

EFCC ta gurfanar da A.A Zaura a Kano

Ana zargin A.A Zaura da zambatar wani dan kasar Kuwait dala 1,320,000.