Labarai

Labarai

Jami’an tsaro sun cafke Alhassan Doguwa

An cafke shi kwana daya bayan da ya ci zaben ta-zarce a kan kujerarsa

PDP ta kwace duk kujerun sanatocin APC a Kaduna

A yanzu dai jam’iyar PDP ce ta lashe dukkan kujerun sanatoci uku da ke a Jihar Kaduna

Kwankwaso ya ci zaben shugaban kasa a Kano

Kwakwaso ya samu rinjaye a 36 daga cikin kanana hukumomi 44 na Jihar Kano.

Gobarar Maiduguri: Zulum ya ba wa ’yan kasuwa tallafin N1bn

Zulum ya karbi bakuncin daruruwan ’yan kasuwar da iftila’in gobara ya shafa

Atiku ya lashe zabe a Adamawa

Atiku ya yi nasara a 20 daga cikin kananan hukumomi 21 da ke fadin Jihar Adamawa