Labarai

Labarai

An kone mutane da ransu a ofishin NNPP a Kano

An cinna musu wuta a wani ofishin Jama’iyyyar NNPP da ke Karama Hukumar Tudun Wada a Jihar Kano

Tinubu ya ci zabe a Jigawa

Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta yi nasara a zaben shugaban kasa a Jihar Jigawa.

INEC ta ci gaba da tattara sakamakon zabe a Abuja

A zaman da ka ci gaba a safiyar Litinin ake sa ran karbar sakamakon zaben shugaban kasa daga jihohi 35 da kuma Birnin Tarayya.

Kabiru Gaya ya fadi zabe bayan shekara 16 a Majalisa

Kawu Sumaila na Jam’iyyar NNPP ya lashe 10 daga cikin kananan hukumomi 16 da ke Kano ta Kudu

Yau INEC za ta ci gaba da karbar sakamakon zaben shugaban kasa a Abuja

INEC na jiran sakamakon zaben shugaban kasa daga jihohi 35 da Abuja