An kone mutane da ransu a ofishin NNPP a Kano
An cinna musu wuta a wani ofishin Jama’iyyyar NNPP da ke Karama Hukumar Tudun Wada a Jihar Kano
Labarai
An cinna musu wuta a wani ofishin Jama’iyyyar NNPP da ke Karama Hukumar Tudun Wada a Jihar Kano
Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta yi nasara a zaben shugaban kasa a Jihar Jigawa.
A zaman da ka ci gaba a safiyar Litinin ake sa ran karbar sakamakon zaben shugaban kasa daga jihohi 35 da kuma Birnin Tarayya.
Kawu Sumaila na Jam’iyyar NNPP ya lashe 10 daga cikin kananan hukumomi 16 da ke Kano ta Kudu
INEC na jiran sakamakon zaben shugaban kasa daga jihohi 35 da Abuja