Labarai

Labarai

Gobarar Monday Market: Buhari ya ba da umarnin tallafa wa ’yan kasuwa

Buhari ya nuna alhininsa dangane da gobarar kasuwar Monday Market

Tinubu ya lashe karamar hukuma ta farko a Bayelsa

Wannan ce karamar hukuma ta farko da Tinubu ya lashe a jihar

INEC ta dage tattara sakamakon zaben shugaban kasa

An dage aikin tattara sakamakon zaben shugaban kasa zuwa karfe 11 na ranar Litinin.

Kwankwaso ya cinye karamar hukumar Ganduje

Kwankwaso ya samu kuriu 25,072 inda dan takarar APC Bola Tinubu ya samu kuri’u 16,773.

An kayar da ’yan Majalisar Wakilai 2 a Ondo

‘Yan majalisar sun nemi yin ta-zarce amma suka sha kaye