Labarai

Labarai

Atiku ya yi nasara a rumfar zabensa

Jam’iyyar PDP ta samu kuri’a 282 a zaben shugaban kasa a yayin da APC ke bi mata

An kwace na’urar BVAS guda 8 —INEC

Shugaban INEC ya koka da ceaw mahara sun mayar da hanklai wajen kwace na’urorin BVAS

Na gamsu da yadda ake gudanar da zabe a Gombe —Makaman Cham

Ya bayyana cewar komai na tafiya yadda ake so a rumfunan zabe a jihar.

An samu lattin zuwan kayan aikin zabe a Abuja

An samu lattin isar kayan aikin zabe a yankin Gwagwalada da ke Abuja.

Shugaban PDP a Abuja ya rasu a ranar zabe

Yayi hatsarin ne cikin dare bayan taho mu gama da ya yi da wata bishiya.