Labarai

Labarai

Dan takarar Gwamnan PDP ya tsallake rijiya da baya a Zamfara

Dan takarar ya ce an kashe jami’an ‘yan sanda biyu a tawagar matarsa.

Za mu fitar da sakamakon zabe a kan lokaci —INEC

INEC ta ba wa ’yan Najeriya tabbacin samun sakamakon zaben shugaban kasa da ’yan Majalisun Tarayya a kan kari.

Sayen kuri’a: EFCC ta kama tsabar kudi N32.4m a Legas

Ana zargin kudaden na sayen kuri’a ne

APC ta dakatar da Orji Kalu ‘yan sa’o’i kafin zabe

An dakatar da shi ne saboda rashin biyayya da yi wa jam’iyya zagon kasa

Zabe: Gwamnati ta ba da umarnin rufe iyakokin Najeriya

An takaita zirga-zirga zuwa rumfunan zabe kadai