Labarai

Labarai

Mutum 15 sun mutu, 7 sun jikkata a hatsarin mota a Bauchi

Hatsarin motar ya rutsa da mutum 22.

Zabe: Buhari ya isa Daura don kada kuri’a

Buhari zai kada kuri’a a mahaifarsa a zaben shugaban kasa da ke tafe a ranar Asabar.

Sojoji sun kashe ’yan bindiga 5, sun kwato makamai a Kaduna

Sojojin sun kwato bindigogi kirar AK-47, abubuwan fashewa, da kuma harsasai.”

An kwato makamai fiye da dubu 10 sa’o’i kafin zabe

Yadda makaman ke kwarorowar shi ne babban abin damuwa.

INEC ta fara raba muhimman kayan zabe a Kananan Hukumomin Yobe

Daga can kuma za a raba kayayyakin zuwa mazabu da rumfunan zabe