Labarai

Labarai

Masu neman kowa wa zabe cikas su kuka da kansa

Shugaba Buhari ya ce, duk wanda ya yi yunkurin sace akwatin zabe ko tayar da rikici, to a bakin ransa

Mace 1 na mutuwa duk minti 2 wajen haihuwa —WHO

Rahoton ya ce an samu karuwar mace-macen mata masu juna biyu a wasu yankuna.

An Koya Wa Dalibai Mata Dabarun Yakar Cin Zarafi

An koya wa daibai mata hanyoyin kauce wa cin zarafi da kuma sabbin dabarun tsafta a lokacin jinin al’ada

Zaben Najeriya ya shafi duniya —Amurka

Amurka ta jadadda cewar ba ta goyon bayan kowane dan takara face zaman lafiya.

Sauyin kudi: Muna binciken kalaman tunzurin gwamnoni —Shugaban ’yan sanda

Sufeto-Janar na ’Yan Sandan Najeriya, Usman Alkali Baba, ya ce suna gudanar da bincike kan wasu gwamnoni da ke furta kalaman tunzuri da suka haddasa t