Labarai

Labarai

Buhari ya jagoranci taron Majalisar Tsaro ta Kasa

Majalisar Tsaro ta Kasa ta shiga wata tattaunawa karkashin jagorancin Shugaba Muhammadu Buhari.

Zulum ya ba wa ‘yan sanda kyautar motocin sulke 9

Zulum ya yaba wa rundunar da sauran jami’an tsaro bisa jajircewarsu wajen yakar ’yan Boko Haram da kuma hana sauran laifuka a kananan hukumomi 27 na j

NRC ta dakatar da zirga-zirgar jiragen kasa a fadin kasa

Sai bayan zabe za su ci gaba da aiki

Kotun Koli za ta saurari zargin Malami kan raina umarninta

Kotun koli na shirin sauraron zargin da ake wa Ministan Shari’a, Abubakar Malami, game da saba umarninta kan sauyin kudi.

Shari’ar Sauyin kudi: Kotun Koli ta je hutu

Alkalan Kotun Koli da ke sauraron shari’ar sauyin kudi tsakanin gwamnatocin jihohi 13 da Gwamnatin Tarayya sun tafi hutun rabin lokaci.