Labarai

Labarai

JAMB ta dakatar da rajisar daliban DE har sai baba ta gani

Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Makarantun Gaba Da Sakandare (JAMB) ta dakatar da rajistar daliban da ke neman gurbin shiga jami’a kai-tsaye (DE)

Tsoffin kudi: Masu kuste sun yi mini lalata —Aisha Buhari

Ta ce sharrin masu kuste ne wallafa labarin halasta amfani da tsoffin takardun N500 da kuma N1,000

Mahara sun kona sakatariyar karamar hukuma a Kogi

Hukuma ta ce harin bai shafi ofishin INEC ba

An yi garkuwa da jagoran PDP a Kaduna

’Yan bindiga sun yi garkuwa da Shugaban Jam’iyyar PDP na Gundumar Dan Mahawayi da wani mutum daya ana gab da zabe.

An cafke likita kan kashe marasa lafiya da cire sassan jikinsu

Ana zargin likitan da kashe marasa lafiya da kuma garkuwa da mutane