Labarai

Labarai

Saudiyya ta tsare ‘yan Najeriya 800 —NiDCOM

NiDCOM ta gargadi ‘yan Najeriya da ke zaune a kasashen wajen kan bin dokoki.

Zabe: Za mu samar da tsaron da ake bukata a Kano –’Yan sanda

Kwamishinan ya ce za su sa kafar wando daya da duk wanda zai tayar da tarzoma lokacin zabe.

Mutum 15 sun shiga hannu kan fasa banki a Akwa Ibom

Wata majiya ta ce bankuna uku ne aka fasa tare da lalatawa a yankin.

Ba mu kai samame gidan Tinubu ba —EFCC

Ana jita-jitar cewa ta samu naira biliyan 400 a gidan Tinubu.

Kungiya ta zargi dan Majalisar Kano da amfani da takardun karatu na bogi

Zargin ba shi da tushe bare makama.