Labarai

Labarai

BUK ta kori dalibai 27 kan satar jarabawa

Jami’ar BUK ta kori dalibanta 27 ta kuma dakatar da wasu takwas da ta samu da aikata magudin jarabawa.

Abin da EFCC ta ce kan zargin kwace N400bn a gidan Tinubu

EFCC ta ce babu gaskiya a labarin kanzon kuregen da ke cewa jami’anta sun kai samame a gidan Tinubu, ballantana su kama makudan kudaden da ake r

Yanzu matsalar canjin kudi ba za ta shafi zabe ba – Shugaban INEC

INEC ta ce babu abin fargaba a kan matsalar karancin kudi

Gobarar tanka ta kona gidaje da dukiya Ondo

Gobarar ta kona gidaje da dukiya masu yawa

Tsoffin kudi: Jihohi 12 sun nemi Kotun Koli ta soke umarnin Buhari

Sun ce umarnin Shugaba Buhari na haramta amfani da tsoffin kudi yi wa shari’a karan tsaye ne