Labarai

Labarai

Ka kai kudinka CBN idan na halal ne —Bashir Ahmad ga Ganduje

Bashir Ahmad ya zargi Ganduje da yi masa murdiya lokacin da ya nemi takara a Kano.

APC ta dakatar da Aisha Binani a Adamawa

Kwamitin ya dakatar da ita kan rashin bayyana a gabanta domin amsa tambayoyi.

Sojoji sun kashe ‘yan bindiga 7 a Kaduna

Sojojin sun tafka kazamin fada da maharan.

Yadda CBN ya lashe amansa kan karbar tsoffin N500 da N1,000

Cikin ’yan sa’o’i CBN ya karyata umarninsa kan ci gaba da karbar tsoffin N500 da N1,000, amma yana neman dora wa ’yan jarida laifi

Gwamnatin Tarayya ta jefa mutane cikin wahala —Sanwo-Olu

Gwamnan ya bayyana damuwarsa kan yadda zanga-zanga ta barke a jihar.