Labarai

Labarai

Gobara ta ƙone dukiyar N15m a Gusau

Bincike ya nuna cewa wutar lantarki ce ta haddasa gobarar wadda aka yi sa’a ba a samu asarar rai ko rauni ba.

Sabon hari: An kashe manoma 6 a Filato

A cewar shugaban Ƙungiyar matasa ta Berom Youth Moulder-Association (BYM) na ƙasa, Solomon Dalyop wasu mahara sun kai hari a wurin da ake haƙar maR

AFCON: Gwamnati za ta biya tawagar Super Eagles kuɗaɗen ihsani

Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da cewa ’yan wasan Super Eagles na Najeriya za su fara ganin kuɗaɗensu na ihsani na gasar cin kofin Afirka (AFCON) kafin

Ɗan bindiga daɗi ya harbe ɗan Najeriya a Kanada

Rundunar ’Yan Sandan Toronto a ƙasar Kanada ta tabbatar da mutuwar wani dan Najeriya mai shekaru 46 bayan ɗan bindiga ya harbe shi a wata tashar motar

Zazzabin Lassa ya hallaka mutum 4 a jihar Nasarawa

Mutum huɗu, ciki har da mata masu juna biyu, sun rasu sakamakon zazzabin Lassa da ake zargi ya ɓarke a karamar hukumar Awe ta jihar Nasarawa.