Labarai

Labarai

NDLEA ta kama miyagun kwayoyi na N5m a Legas

Ta cafke mutum 77 ake zargi da safarar miyagun kwayoyin.

Mutum 3 sun mutu a fadan kungiyoyin asiri a Bayelsa

An ruwaito cewar fadan kungiya ne ya barke a tsakanin wasu matasa.

NECO ta saki sakamakon jarrabawar 2022

NECO ta saki sakamakon jarrabawar ne da yammacin ranar Alhamis.

Zulum ya bai wa asibitocin gwamnati umarnin bayar da magani kyauta

Zulum ya ce dole ne ma’aikatan lafiya su bayar da magungunan kyauta.

Mutum 4 sun mutu a zanga-zangar karancin kudi a Edo 

Zanga-zangar ta hana bankuna da masu sana’ar PoS fitowa aiki.