Labarai

Labarai

JAMB ta tsawaita wa’adin rajistar jarrabawar bana

Rajistar za ta ci gaba har zuwa ranar Laraba 22 ga watan Fabrairun da muke ciki.

Kotu ta daure matashin da ya karya kafar dan sanda a Kano

Matashin zai biya kudin yi wa dan sandan magani.

Masu neman sabbin kudi sun tare kofar CBN a Abuja

’Yan Najeriya da suka je ajiye tsoffin takarudun kudade sun hana shiga ko fita ta kofar shiga ofishin Babban Bankin Najeria (CBN) a Abuja.

Gwamnatin Kano ta lashe amanta kan hukunta masu kin karbar tsoffin kudi

Ba za mu iya hukunta kowa a kan hakan ba saboda ba ma son zaluntar kowane bangare.

Hukuncin Karin kudin da masu POS ke yi —Sheikh Ibrahim Khalil

“Shi fa wahala ya yi ya samo kudinsa to me ye laifinsa don ya kara wani abu a kai?”