Labarai

Labarai

‘Yan sanda sun kashe dan fashi a Gombe

‘Yan sandan sun yi artabu da ‘yan fashi da makamin.

Dalilin da muka gayyaci Fani-Kayode —DSS

DSS ta gargadi ‘yan siyasa kan yin kalaman da ka iya tayar da tarzoma.

‘”Nigeria Daily” Ne Shirin Podcast Mafi Inganci A Najeriya’

Sashen Yada Labarai ta Intanet na kamfanin Media Trust ne dai yake shirya “Nigeria Daily” da takwaransa na harshen Hausa, “Najeriya A Yau”, a ranakun

Za mu hukunta duk wanda ya ki karbar tsoffin kudi —Ganduje

Ganduje ya ce ba za su yi kasa a guiwa wajen hukunta duk wanda ya ki karbar tsoffin takardun kudi.

Matawalle ya kori Kwamishinan Kudin Zamfara

An tsige Kwamishinan bayan samunsa da laifin yi wa gwamnatin Jihar zagon kasa.