Labarai

Labarai

An kashe wani mutum a rikicin APC da PDP a Jigawa

Mutum daya ya rasa ransa sakamakon arangamar da magoya bayan jam’iyyun biyu suka yi da juna.

An cafke shi kan satar dan kamfan mata

An kama shi yana sanye da wasu daga cikin dan kamfan mata da ya sace

’Yan sanda sun cafke ’yan bangar siyasa 93 a Kano

‘Yan sandan sun kama su yayin da ake tsaka da yakin neman zabe a jihar.

HOTUNA: Yadda aka kai wa magoya bayan Peter Obi hari a Legas

Magoya bayan Peter Obi sun zargi Jam’iyyar APC da daukar nauyin kai musu harin.

’Yan bindiga sun kashe ’yan sanda 3 a Anambra

Rahotanni sun bayyana cewar an kai wa jami’an hari ne a kan hanyarsu ta zuwa Jihar Abia.