Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun kashe ’yan sanda uku a tawagar abokin takarar Atiku

Okowa ya mika sakon ta’aziyya ga iyalan mamatan, wadanda ya bayyana a matsayin ‘jajirtattu’.

ISWAP ta kashe Kwamandan Boko Haram Abu Zara da mayakansa 15 a Borno

Har yanzu ana jin karar harbe-harbe da bama-bamai a mashigar Gaizuwa.

Shuraim ya yi murabus daga limanci a Masallacin Harami

Zai iya komawa ya ci gaba da jagoracin sallar tarawihi a matsayin bakon limami.

Canjin Kudi: Ganduje ya maka Buhari a Kotun Koli

Buhari ba shi da hurumin sauya takardun kudi ba tare da tuntubar Majalisar Zartarwa ba.

Sojoji sun kashe ’yan bindiga 4 a Kaduna

An kwace makamai da babura shida a hannun ’yan bindigar