Labarai

Labarai

Kotu ta wanke Dagacin Sayasaya daga zargin cin kudin mamata

Wata kotu a Jihar Kano ta wanke Dagacin garin Saya-saya daga zargin aikata laifukan zamba, cuta, cin amana da kuma danne hakkokin masu unguwanninsa. H

Mutum 3 sun mutu a hatsarin mota a hanyar Abuja-Kaduna

Ganau ya tabbatar da cewar sun tarar da gawar mutum uku kwance cikin jini.

Dubun matar da ke sayar da katin zabe ta cika a Enugu

An gurfanar da matar a gaban kotu, don girbar abin da ta aikata.

Jihohi 34 za a iya samun rikici a lokacin zabe —Gidauniyar CLEEN

Baya ga matsalar tsaro a jihohi 21, wasu 13 kuma na fuskantar barazanar barkewarta

Masari ya gana da IPMAN don kawo karshen karancin mai a Katsina

Gwamnan ya gana da kungiyar ne don nemo hanyar magance matsalar karancin mai a Jihar.