Labarai

Labarai

An gurfanar da matar Gwamnan Kogi a gaban kotu kan badakalar biliyan 3

Sai dai tuni ta cika wandonta da iska

Na san yadda zan farfado da tattalin arzikin Najeriya —Tinubu

Tinubu ya ce ya fi sauran ‘yan takara sanin makamar aiki da kwarewa.

Tanka makare da mai ta kone kurmus a Legas

Bincike ya gano cewar tirelar ta fadi ne sakamakon tukin ganganci da direban motar ke yi.

Fargabar kai hari ta sanya bankuna rufewa a Ondo

Bankunan sun shiga fargabar kai musu hari.

ICPC ta gano bankin da ya boye sabbin kudi na Naira miliyan 285 a Abuja

An gano yadda bankin ya boye miliyan 285 a rumbun ajiyarsa.